Skip to content
Mattiyu 15:1-2

Mattiyu 15:1-2

1
Sa’an nan waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki suka zo wurin Yesu daga Urushalima suka yi tambaya suka ce,
2
“Me ya sa almajiranka suke karya al’adun dattawa? Ba sa wanke hannuwansu kafin su ci abinci!”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options