Skip to content
Mattiyu 14:34-36

Mattiyu 14:34-36

34
Sa’ad da suka haye, sai suka sauka a Gennesaret.
35
Da mutanen wurin suka gane da Yesu, sai suka kai labari a ko’ina a ƙauyukan da suke kewaye. Mutane suka kawo masa dukan marasa lafiyarsu
36
suka kuwa roƙe shi yă bar marasa lafiya su taɓa ko da gefen rigarsa kawai, duk waɗanda suka taɓa shi kuwa suka warke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options