Skip to content
Mattiyu 11:2-5

Mattiyu 11:2-5

2
Sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya ji a kurkuku abin da Kiristi yake yi, sai ya aiki almajiransa
3
su tambaye shi, “Kai ne wanda zai zo, ko kuwa mu sa ido ga wani?”
4
Yesu ya amsa ya ce, “Ku koma ku gaya wa Yohanna abin da kuka ji, kuka kuma gani.
5
Makafi suna gani, guragu suna tafiya, ana warkar da waɗanda suke da kuturta, kurame suna ji, ana tā da matattu, ana kuma yi wa matalauta wa’azin labari mai daɗi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options