Skip to content
Mattiyu 11:1

Mattiyu 11:1

Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Bayan Yesu ya gama yi wa almajiransa sha biyun nan umarni, sai ya yi gaba daga can don yă koyar yă kuma yi wa’azi a garuruwan Galili.
2
Sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya ji a kurkuku abin da Kiristi yake yi, sai ya aiki almajiransa
3
su tambaye shi, “Kai ne wanda zai zo, ko kuwa mu sa ido ga wani?”
4
Yesu ya amsa ya ce, “Ku koma ku gaya wa Yohanna abin da kuka ji, kuka kuma gani.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options