Skip to content
Markus 8:34-37

Markus 8:34-37

34
Sai ya kira taron wurinsa tare da almajiransa ya ce, “Duk wanda zai bi ni, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa yă bi ni.
35
Domin duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, da kuma bishara, zai same shi.
36
Me mutum zai amfana, in ya ribato duniya duka a bakin ransa?
37
Ko kuma, me mutum zai bayar a musayar ransa?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options