Tsallake zuwa abun ciki
Markus 1:38-39

Markus 1:38-39

38
Yesu ya amsa ya ce, “Mu je wani wuri dabam, zuwa ƙauyukan da suke kusa, don in yi wa’azi a can ma. Wannan shi ne dalilin zuwana.”
39
Sai ya tafi ko’ina a Galili, yana wa’azi a majami’unsu, yana kuma fitar da aljanu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options