Tsallake zuwa abun ciki
Malaki 2:1-3

La’antar firistoci

Malaki 2:1-3
1
“Yanzu fa wannan gargaɗi dominku ne, ku firistoci.
2
In ba ku saurara ba, in kuma ba ku sa zuciyarku ga girmama sunana ba, zan aukar muku da la’ana, zan kuma la’antar da albarkunku. I, na riga na la’anta su, domin ba ku sa zuciyarku ga girmama ni ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
3
“Saboda ku zan tsawata wa zuriyarku; zan watsa kashin dabbobin hadayunku a fuskokinku, a kuma kwashe ku tare da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options