Tsallake zuwa abun ciki
Luka 8:19-21

Yesu Ya Bayyana Iyalinsa ta Gaskiya

Luka 8:19-21
19
Sai uwar Yesu da ’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da ’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da ’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options