Tsallake zuwa abun ciki
Luka 6:37-38

Kada Ku Yi Hukunci, Ku Yi Bayarwa da Kyauta

Luka 6:37-38
37
“Kada ku ɗora wa wani, ku ma ba za a ɗora muku ba. Kada ku yanke wa wani hukunci, ku ma ba za a yanke muku ba. Ku gafarta, ku ma za a gafarta muku.
38
Ku bayar, ku ma sai a ba ku mudu a cike, a danƙare, har yă yi tozo, yana zuba, za a juye muku a hannun riga. Mudun da kuka auna da shi, da shi za a auna muku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options