Skip to content
Luka 22:45-46

Luka 22:45-46

45
Da ya tashi daga addu’a, ya koma inda almajiransa suke, sai ya iske su suna barci, daga gajiyar baƙin ciki.
46
Ya tambaye su, “Don me kuke barci? Ku tashi ku yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options