Skip to content
Luka 20:29-33

Luka 20:29-33

29
To, an yi waɗansu ’yan’uwa bakwai. Na fari ya auri wata mace, ya mutu ba ’ya’ya.
30
Na biyun,
31
da na ukun suka aure ta. Haka nan dukansu bakwai suka mutu babu ’ya’ya.
32
A ƙarshe, ita macen ma ta mutu.
33
Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options