Tsallake zuwa abun ciki
Luka 16:22-23

Luka 16:22-23

22
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options