Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 22:31-33

Kiran Kiyaye Dokokin Allah

Firistoci 22:31-33
31
“Ku kiyaye dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.
32
Kada ku ƙasƙantar da sunana mai tsarki. Dole Isra’ilawa su gane Ni mai tsarki ne. Ni ne Ubangiji, wanda ya keɓe ku a matsayin tsarkaka
33
da kuma wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options