Tsallake zuwa abun ciki
Makoki 5:19-22

Rokon mulkin Allah na har abada

Makoki 5:19-22
19
Ya Ubangiji, kai ne mai iko har abada; kursiyinka ya dawwama cikin dukan zamani.
20
Don mene ne kake mantawa da mu koyaushe? Me ya sa ka yashe mu da jimawa?
21
Ka sāke jawo mu gare ka, ya Ubangiji, don mu komo; ka sabunta kwanakinmu su zama kamar yadda suke a dā
22
sai dai in ka ƙi mu gaba ɗaya kana fushi da mu fiye da yadda za a iya aunawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options