Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 8:33-35

Koma wa Baya Nan da Nan ta Isra’ila

Mahukunta 8:33-35
33
Ba a daɗe da rasuwar Gideyon ba, sai Isra’ila ta sāke shiga karuwanci suna bauta wa Ba’al. Suka kafa Ba’al-Berit yă zama musu allahnsu ba kuma
34
tuna da Ubangiji Allahnsu, wanda ya cece su daga hannuwan abokan gābansu a kowane gefe ba.
35
Suka kāsa nuna alheri ga gidan Yerub-Ba’al (wato, Gideyon) saboda abubuwa masu alherin da ya yi musu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options