Skip to content
Mahukunta 8:29-32

Mahukunta 8:29-32

29
Yerub-Ba’al ɗan Yowash ya koma gida don yă zauna.
30
Yana da ’ya’ya saba’in maza da ya haifa, gama yana da mata da yawa.
31
Yana kuma da ƙwarƙwara wadda take Shekem, ita ma ta haifa masa ɗa wanda ya ba shi suna Abimelek.
32
Gideyon ɗan Yowash ya rasu da kyakkyawan tsufa aka kuma binne shi a kabarin Yowash mahaifinsa a Ofra na mutanen Abiyezer.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options