Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 19:29-30

Kiran Lawiyin Zuwa Aiki

Mahukunta 19:29-30
29
Da ya kai gida, sai ya ɗauki wuƙa ya yayyanka ƙwarƙwaransa gunduwa-gunduwa, kashi goma sha biyu ya aika da su a ko’ina a Isra’ila.
30
Duk wanda ya gani, sai ya ce, “Ba a taɓa gani ko yin irin wannan abu ba, tun lokacin da Isra’ilawa suka fito daga Masar. Ku yi tunani wannan! Ku kuma yi la’akari! Ku gaya mana abin da za mu yi!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options