Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 14:19-20

Fansa da Barin Samson

Mahukunta 14:19-20
19
Sa’an nan Ruhun Ubangiji ya sauko masa da iko. Sai ya fita ya gangara zuwa Ashkelon, ya kashe mutanensu talatin, ya kwashe kayansu ya kuma ba da rigunarsu ga waɗanda suka bayyana kacici-kacicin. Cike da fushi, ya haura zuwa gidan mahaifinsa.
20
Aka kuma ɗauki matar Samson aka ba wa ɗaya daga cikin waɗanda suka yi masa hidima a bikin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options