Tsallake zuwa abun ciki
Yohanna 9:35-38

Yesu Ya Bayyana Kansa ga Mutumin da Aka Warkar

Yohanna 9:35-38
35
Yesu ya ji labari cewa sun kore shi, da ya same shi kuwa, sai ya ce, “Ka gaskata da Ɗan Mutum?”
36
Sai mutumin ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, wane ne shi? Gaya mini, don in gaskata da shi.”
37
Yesu ya ce, “Yanzu ka gan shi; tabbatacce ma, shi ne yake magana da kai.”
38
Sai mutumin ya ce, “Ubangiji, na gaskata,” ya kuma yi masa sujada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options