Skip to content
Yohanna 1:4-9

Yohanna 1:4-9

4
A cikinsa rai ya kasance, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane.
5
Hasken yana haskakawa cikin duhu, amma duhun bai rinjaye shi ba.
6
Akwai wani mutumin da aka aiko daga Allah; mai suna Yohanna.
7
Ya zo a matsayin mai shaida domin yă ba da shaida game da wannan haske, don ta wurinsa dukan mutane su ba da gaskiya.
8
Shi kansa ba shi ne hasken ba; sai dai ya zo a matsayin shaida ne kaɗai ga hasken.
9
Haske na gaskiya da yake ba da haske ga kowane mutum mai shigowa duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options