Skip to content
Ayuba 8:5-7

Ayuba 8:5-7

5
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options