Skip to content
Ayuba 8:8-10

Ayuba 8:8-10

8
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options