Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 7:17-19

Ayuba 7:17-19

17
“Mene ne mutum har da ka kula da shi haka, har ka mai da hankali a kansa,
18
har kake duba shi kowace safiya, kake kuma gwada shi koyaushe?
19
Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options