Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 40:1-5

Allah ya ƙalubalanci Ayuba a kan kare kansa

Ayuba 40:1-5
1
Ubangiji ya ce wa Ayuba,
2
“Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
3
Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
4
“Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
5
Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options