Skip to content
Ayuba 37:9-10

Ayuba 37:9-10

9
Guguwa tana fitowa daga inda take, sanyi kuma daga iska mai sanyi.
10
Da numfashinsa Allah yana samar da ƙanƙara sai manyan ruwaye su zama ƙanƙara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options