Skip to content
Ayuba 35:9-12

Ayuba 35:9-12

9
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options