Ayuba 35:5-8
5
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi ’yan adam ne kaɗai.
Settings