Skip to content
Ayuba 32:7-9

Ayuba 32:7-9

7
Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
8
Amma ruhun da yake cikin mutum, numfashin Maɗaukaki shi ne yake ba shi ganewa.
9
Ba tsofaffi ne kaɗai suke da hikima ba, ba masu yawan shekaru ne suke gane abin da yake daidai ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options