Skip to content
Ayuba 30:1-2

Ayuba 30:1-2

1
“Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
2
Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options