Skip to content
Ayuba 29:7-10

Ayuba 29:7-10

7
“Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
8
matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
9
sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
10
Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options