Skip to content
Ayuba 22:1-5

Ayuba 22:1-5

1
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2
“Mutum yana iya zama da amfani a wurin Allah? Mai hikima ma zai iya zama da amfani a wurin shi?
3
Wane daɗi Allah zai ji in kai mai adalci ne? Wace riba zai samu in rayuwarka marar laifi ce?
4
“Ko don kana tsoron Allah shi ya sa ya kwaɓe ka ya kuma bari haka yă same ka?
5
Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options