Skip to content
Ayuba 19:13-15

Ayuba 19:13-15

13
“Ya raba ni da ’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.
14
Dangina sun tafi; abokaina na kurkusa sun manta da ni.
15
Waɗanda sukan ziyarce ni, da masu yi mini aiki mata sun ɗauke ni baƙo.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options