Skip to content
Ayuba 19:23-27

Ayuba 19:23-27

23
“Kash, da ma a ce ana rubuta maganganuna, da an rubuta su a littafi,
24
a rubuta su da ƙarfe a kan dutse don su dawwama har abada!
25
Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
26
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
27
Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options