Skip to content
Ayuba 19:1-3

Ayuba 19:1-3

1
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
3
Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options