Skip to content
Ayuba 19:1-6

Ayuba 19:1-6

1
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Har yaushe za ku yi ta ba ni azaba ku kuma murƙushe ni da maganganunku?
3
Yanzu sau goma ke nan kuna wulaƙanta ni, kuna kai mini hari na rashin kunya.
4
In gaskiya ne na yi laifi, kuskurena ya rage nawa.
5
In kuwa za ku ɗaukaka kanku a kaina kuna ɗauka wahalar da nake sha domin na yi laifi ne,
6
sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options