Skip to content
Ayuba 17:6-10

Ayuba 17:6-10

6
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options