Ayuba 12:7-9
7
“Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
8
Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
9
Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?