Skip to content
Ayuba 12:7-10

Ayuba 12:7-10

7
“Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
8
Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
9
Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
10
Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan ’yan adam.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options