Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 19:1-2

An aika Irmiya zuwa kwarin Hinnom

Irmiya 19:1-2
1
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tafi ka sayo tulu a wurin mai ginin tukwane. Ka ɗauki waɗansu dattawan jama’a da kuma na firistoci
2
ku fita zuwa Kwarin Ben Hinnom, kusa da mashigin Ƙofar Kasko. A can ka furta maganganun da na faɗa maka,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options