Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 57:20-21

Babu salama ga mugaye

Ishaya 57:20-21
20
Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, wanda ba ya natsuwa, wanda raƙumansa sukan kawo gurɓacewa da tabo.
21
“Babu salama ga mugaye,” in ji Allahna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options