Skip to content
Ishaya 45:15-16

Ishaya 45:15-16

15
Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka, Ya Allah da Mai Ceton Isra’ila.
16
Dukan masu yin gumaka za su sha kunya; za su fita da kunya gaba ɗaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options