Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 4:5-6

Kasancewar Allah mai tsaro

Ishaya 4:5-6
5
Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
6
Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options