Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 34:16-17

Tabbacin maganar Allah

Ishaya 34:16-17
16
Duba a cikin littafin Ubangiji ka kuma karanta. Babu wani a cikin waɗannan da ya ɓace, babu ko ɗaya da ba ta da abokiya. Gama bakinsa ne ya ba da umarni, Ruhunsa kuma zai tara su wuri ɗaya.
17
Ya ba su rabonsu; hannunsa ya rarraba musu ta wurin awo. Za su mallake ta har abada su kuma zauna a can daga tsara zuwa tsara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options