Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 4:25-26

Haihuwar Set

Farawa 4:25-26
25
Sai Adamu ya sāke kwana da matarsa, ta haifi ɗa, aka kuma ba shi suna Set, gama ta ce, “Allah ya ba ni wani yaro a madadin Habila, tun da yake Kayinu ya kashe shi.”
26
Set ma ya haifi ɗa, ya kuma kira shi Enosh. A lokaci ne, mutane suka fara kira ga sunan Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options