Skip to content
Farawa 36:1-3

Farawa 36:1-3

1
Waɗannan su ne zuriyar Isuwa (wato, Edom).
2
Isuwa ya ɗauko matansa daga cikin matan Kan’ana, ya ɗauko Ada ’yar Elon mutumin Hitti, da Oholibama ’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon Bahiwiye
3
ya kuma auri Basemat ’yar Ishmayel wadda take ’yar’uwar Nebayiwot.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options