Skip to content
Farawa 31:17-18

Farawa 31:17-18

17
Sa’an nan Yaƙub ya sa ’ya’yansa da matansa a kan raƙuma,
18
ya kuma kora dukan dabbobinsa, suka ja gabansa, tare da dukan abubuwan da ya samu a Faddan Aram, don su tafi wurin mahaifinsa Ishaku a ƙasar Kan’ana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options