Skip to content
Farawa 31:22-24

Laban ya bi Yakubu

Farawa 31:22-24
22
A rana ta uku, sai aka faɗa wa Laban cewa Yaƙub ya gudu.
23
Sai Laban ya ɗauki danginsa tare da shi, ya bi bayan Yaƙub har kwana bakwai, ya kuma same shi a yankin tuddan Gileyad.
24
Sai Allah ya bayyana ga Laban mutumin Aram a mafarki da dare, ya ce masa, “Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu, ko mai kyau ko marar kyau.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options