Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 2:15-17

Umurnin mutum da hani

Farawa 2:15-17
15
Ubangiji Allah ya ɗauko mutumin ya sa shi cikin Lambun Eden domin yă nome shi, yă kuma lura da shi.
16
Ubangiji Allah ya umarci mutumin ya ce, “Kana da ’yanci ka ci daga kowane itace a cikin lambun,
17
amma kada ka ci daga itacen sanin abin da yake mai kyau da abin da yake mugu, gama a ranar da ka ci shi, lalle za ka mutu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options