Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 13:14-17

Farawa 13:14-17

14
Bayan Lot ya rabu da Abram, sai Ubangiji ya ce wa Abram, “Ɗaga idanunka daga inda kake, ka dubi arewa da kudu, gabas da yamma.
15
Dukan ƙasar da kake gani zan ba ka, kai da zuriyarka har abada.
16
Zan sa zuriyarka tă yi yawa kamar ƙurar ƙasa, har in wani yana iya ƙidaya ƙurar, to, za a iya ƙidaya zuriyarka.
17
Tafi, ka ratsa tsawo da fāɗin ƙasar, gama zan ba ka ita.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options