Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 11:7-8

Farawa 11:7-8

7
Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
8
Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options